babban sakataren kungiyar hizbullah
Sayyid Hasan Nasrallah:
Tehran (IQNA) Babban magatakardar kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon ya bayyana a yayin bikin bude cibiyar yawon bude ido da jihadi ta Janta: Imam Khumaini (RA) ya yanke shawara mai cike da tarihi na tinkarar harin da gwamnatin yahudawan sahyoniya ta tura dakaru zuwa kasar Siriya a shekara ta 1982.
Lambar Labari: 3487715 Ranar Watsawa : 2022/08/19
Tehran (IQNA) babban sakataren kungiyar Hizbullah ya jaddada cewa ayyukan ta'addancin Isra'ila ba zu wuce ba tare da martani ba.
Lambar Labari: 3487652 Ranar Watsawa : 2022/08/07
Tehran (IQNA) A jiya Laraba ne babban sakataren kungiyar Hizbullah Hassan Nasrallah ya bayyana cewa: gwagwarmayar al’ummar Lebanon ta kara karfi fiye da kowane lokaci a tarihi.
Lambar Labari: 3487344 Ranar Watsawa : 2022/05/26
Tehran (IQNA) Babban sakataren kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon ya bayyana cewa: Abin da ke faruwa a Palastinu a yau yana da bangarori da dama kan batun fada da gwamnatin sahyoniyawan da kuma makomar wannan gwamnatin ta mamaya.
Lambar Labari: 3487158 Ranar Watsawa : 2022/04/12
Tehran (IQNA) Babban sakatare na kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon zai gabatar da jawabi ta tashar Al-Manar a ranar Juma'a mai zuwa da karfe 8:30 na dare a kan azumin watan Ramadan.
Lambar Labari: 3487108 Ranar Watsawa : 2022/03/31
Tehran (IQNA) Babban sakataren kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon Sayyid Hassan Nasrullah ya gana da babban sakataren kungiyar jihadul Islami ta Falasdinu a safiyar yau.
Lambar Labari: 3487107 Ranar Watsawa : 2022/03/30
Tehran (IQNA) A safiyar yau Juma'a a rana ta biyu ta ziyararsa a birnin Beirut, ministan harkokin wajen Jamhuriyar Musulunci ta Iran ya gana da babban sakataren kungiyar Hizbullah a kasar Labanon Sayyid Hasan Nasrallah.
Lambar Labari: 3487090 Ranar Watsawa : 2022/03/25
Tehran (IQNA) Sayyid Hassan Nasrullah ya bayyana cewa, dole ne Hizbullah ta kasance a cikin majalisar dokokin Lebanon domin kare manufofinta na gwagwarmaya.
Lambar Labari: 3487065 Ranar Watsawa : 2022/03/17
Tehran (IQNA) babban sakataren kungiyar Hizbullah ya bayyana cewa, Amurka ta yi ta kokarin ganin ta gana da kungiyar Hizbullah a lokuta daban-daban.
Lambar Labari: 3486928 Ranar Watsawa : 2022/02/09
Tehran (IQNA) Sayyid Nasrulla ya ce dole kasashen yankin gabas ta tsakiya su bayyana matsayinsu kan kisan Kasim Sulaimani da Abu Mahdi Muhandis da Amurka ta yi.
Lambar Labari: 3486778 Ranar Watsawa : 2022/01/04
Tehran (IQNA) Mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah a kasar Labanon ya bayyana cewa, Hizbullah za ta shiga zaben Lebanon da karfinta.
Lambar Labari: 3486759 Ranar Watsawa : 2021/12/30
Tehran (IQNA) babban sakataren kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ya bayyana cewa, saka kungiyar cikin kungiyoyin 'yan ta'adda ba shi da wani tasiri a kan kungiyar.
Lambar Labari: 3486610 Ranar Watsawa : 2021/11/27
Tehran (IQNA) Mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah ya ce Lebanon ba za ta taba zama 'yar amshin shata ga wasu kasashe ba.
Lambar Labari: 3486539 Ranar Watsawa : 2021/11/10
Tehran (IQNA) Ayatollah Ridha Ramadani babban sakataren cibiyar ahlul bait (AS) ta duniya ya gana da Sayyid Nasrullah a Beirut.
Lambar Labari: 3486434 Ranar Watsawa : 2021/10/16
Tehran (IQNA) Tankokin mai da kasar Iran ta aikewa kasar Lebanon sun fara shiga kasar
Lambar Labari: 3486317 Ranar Watsawa : 2021/09/16
Tehran (IQNA) Babban sakataren kungiyar Hizbullah ya bayyana cewa, katafaren jirgin ruwan Iran da ke dauke da mai zuwa kasar Lebanon ya isa gabar ruwan kasar Syria.
Lambar Labari: 3486309 Ranar Watsawa : 2021/09/14
Tehran (IQNA) Sayyid Hassan Nasrullah ya gargadi Amurka da Isra’ila da kawayensu kan taba jrgin ruwan da ke dauke da mai daga Iran zuwa Lebanon.
Lambar Labari: 3486218 Ranar Watsawa : 2021/08/19
Tehran (IQNA) Tawagar kungiyar Hamas na ci gaba da gudanar da ziyara a kasar Lebanon karkashin jagorancin shugaban kungiyar Isma’il Haniyya.
Lambar Labari: 3486060 Ranar Watsawa : 2021/06/29
Tehran (IQNA) Sayyid Hassan Nasrallah ya bayyana keta alrfarmar Quds da Isra’ila ke da cewa yana tattare da babban hadari wanda iya kawo karshen ita kanta Isra’ila.
Lambar Labari: 3485950 Ranar Watsawa : 2021/05/26
Tehran (IQNA) Sayyid Hassan Nasrullah ya bayyana cewa, taimakon al'ummar Falastinu da kuma 'yantar da masallacin Quds daga mamayar yahudawa nauyi ne da ya rataya kan dukkanin musulmi.
Lambar Labari: 3485882 Ranar Watsawa : 2021/05/06